Bakonmu a Yau
Barr. Muhammed Mudi Mai Lumo kan fasa gidan yari a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:20
A Najeriya masu sharhi kan al’amuran tsaro da kuma sauran jama’a sun nuna damuwa bisa yawaitar yunkurin fasa gidajen yari da masu zaman kaso ke yi a sassan kasar, duk da ikirarin shawo kan matsalar da hukumomi ke yi.
Talla
A watanni uku baya da suka gabata an samu irin wannan yunkuri har sau 4, cikinsu akwai gidajen yarin Kuje da na Koton Karfe.
Nura Ado Suleiman ya tattauna da Barrister Muhammed Mudi Mai Lumo da ke jihar Gombe a Najeriya don jin dalilan wannan matsala da kuma yadda za’a magance ta.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu