Isa ga babban shafi
Najeriya-Tattalin Arziki

Sharhi kan ceto tattalin arzikin Najeriya

Kwana guda bayan Gwamnatin Najeriya ta amsa fadawa cikin kangin tattalin arziki irin sa na farko a shekaru 20, masharhanta na ci gaba da nazarin hanyoyi mafi da cewa da suke gani zai iya fidda kasar daga hali na talauci da ta tsinci kanta a ciki.Garba Aliyu Zaria ya dauke da Rahoto na Musamman. 

PHILIP OJISUA / AFP
Talla

Al’ummar Najeriya na cigaba da kokawa tun kafin alkalluman da Hukumar Kiddiga ta kasa dake bayyana yadda kasar ta talauce irinsa na farko a sama da shekaru 20.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.