Najeriya-Tattalin Arziki
Sharhi kan ceto tattalin arzikin Najeriya
Kwana guda bayan Gwamnatin Najeriya ta amsa fadawa cikin kangin tattalin arziki irin sa na farko a shekaru 20, masharhanta na ci gaba da nazarin hanyoyi mafi da cewa da suke gani zai iya fidda kasar daga hali na talauci da ta tsinci kanta a ciki.Garba Aliyu Zaria ya dauke da Rahoto na Musamman.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Al’ummar Najeriya na cigaba da kokawa tun kafin alkalluman da Hukumar Kiddiga ta kasa dake bayyana yadda kasar ta talauce irinsa na farko a sama da shekaru 20.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu