Isa ga babban shafi
Al'adun Gargajiya

Karrama Hausawa dake zaune a birnin Ile Ife na jahar Osun a Najeriya

Wallafawa ranar:

A wannan makon ne aka nada wasu hausawa dake zaune a birnin Ile Ife a jahar Osun a Najeriya a matsayin hakimai, a cikin shirin na Al'adun mu na gado Garba Aliu ya kai ziyarar jahar don ganewa idonsa.

Yankin Yarbawa dake Kudu maso yammancin Najeriya.
Yankin Yarbawa dake Kudu maso yammancin Najeriya.
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.