Al'adun Gargajiya
Karrama Hausawa dake zaune a birnin Ile Ife na jahar Osun a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:12
A wannan makon ne aka nada wasu hausawa dake zaune a birnin Ile Ife a jahar Osun a Najeriya a matsayin hakimai, a cikin shirin na Al'adun mu na gado Garba Aliu ya kai ziyarar jahar don ganewa idonsa.