Najeriya
Yankin River Niger na fuskantar barazanar ambaliyar ruwa.
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya, ta gargadi al’umomin da ke rayuwa a kusa da kogin kwara ko kuma River Niger da su gaggauta kauracewa muhallansu sakamakon fargaban samun ambaliyar ruwa.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
A Wata sanarwa da ta fitar a birnin Abuja, hukumar ta NEMA ta ce, za a iya samun ambaliyar ruwan a kowani lokaci sakamakon ruwan sama mai karfi da ake tafkawa da kuma yadda kogin ya cika ya tinbatsa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu