Najeriya
Ina sane da halin da 'yan Najeriya ke ciki- Buhari
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya bukaci al’ummar kasar da su kara yi wa gwamnatinsa hakuri kan halin da suka tsinci kansu sakamakon tabarbarewar tattalin arziki.
Wallafawa ranar:
Talla
Buhari ya ce yana da masaniya game da matsin da ‘yan Najeriya ke ciki kuma ya yi alkawarin cewa, nan gaba za a ji dadi a kasar.
Shugaban ya kuma aike da sakon taya murnar salla ga ilahirin ‘yan Najeriya da sauran musulmin duniya baki daya, yayin da ya yi tir da harin ta’addancin da aka kai birnin Madina.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu