YANZU Haka 'Yan Najeriya sun fara korafi kan yadda wasu hukumomin Gwamnatin kasar ke daukar ma’aikata a asirce ba tare da sanarwa sauran al’ummar kasa ba.Bayan Babban Bankin Najeriya da Hukumar tara kudaden shiga, yanzu haka hukumar kula da gidajen yari ita ma ta dauki ma’aikatan ba tare da sanar da jama’a ba.Bayanai sun nuna cewar akasarin wadanda ake dauka yan’uwa da dangin manyan jami’an gwamnati ne ko kuma wadanda ke kusa da su.Dangane da wannan Bashir Ibrahim Idris ya tattuan da Dr Aliyu Tilde, mai sharhi kan al’amuran yau da kullum ku ga abinda ya shaida masa.
Sauran kashi-kashi
-
Kan halin rashin tsaron da arewa maso yammacin Najeriya ke ciki
Wata kungiyar kare hakkin dan adam ta kasa da kasa da ake kira Global Rights ta bayyana cewa yankin arewa maso yammacin Najeriya shi ne mafi fuskantar ayyukan ta’addanci masu alaka da kashe-kashe ko garkuwa da mutane idan an kwatanta da yankin kudancin kasar.18/04/202410:24 -
An cika shekara guda da fara yakin kasar Sudan
A farkon wannan makojn ne yakin da ake gwabzawa a Sudan tsakanin sojojin kasar karkashin Janar Abdel Fattah al-Burhan da kuma dakarun RSF da ke karkashin Mohamed Hamdan Dagalo ke cika shekara guda.16/04/202410:03 -
Kan cika shekaru 10 da sace daliban Chibok da Boko Haram ta yi
Yayin da aka cika shekaru 10 da sace dalibai a makarantar sakandiren 'yan mata da ke garin Chibok a jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya, har yanzu akwai matan kusan 100 da ke tsare a hannun mayakan Boko Haram da suka yi garkuwa da su.15/04/202409:18 -
Ra'ayoyin masu saurare kan batutuwa da dama
Shirin ra'ayoyin masu saurare na wannan rana ta Juma'a ya bai wa jama'a damar tofa albarkacin bakinsu ne game da batutuwa da dama da ke ci musu tuwo a kwarya, kama daga siyasa, tattalin arziki, tsaro, zaman-takewa da dai sauransu.12/04/202409:56 -
Ra'ayoyin masu saurare kan batutuwa da dama
Shirin ra'ayoyin masu saurare na wannan rana ta Juma'a ya bai wa jama'a damar tofa albarkacin bakinsu ne game da batutuwa da dama da ke ci musu tuwo a kwarya, kama daga siyasa, tattalin arziki, tsaro, zaman-takewa da dai sauransu.05/04/202410:27