Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne akan takun-sakar da ake yi tsakanin bangaren shugabannin Majalisar Dattijan Najeriya da kuma bangaren zartarwa musamman game da shari'ar da ake yi akan Sanata Bukola Saraki da Mataimakinsa.
Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne akan takun-sakar da ake yi tsakanin bangaren shugabannin Majalisar Dattijan Najeriya da kuma bangaren zartarwa musamman game da shari'ar da ake yi akan Sanata Bukola Saraki da Mataimakinsa.