Najeriya
Buhari ya jaddada kudirinsa na hana shigo da abinci
Majalisar tattalin arzikin Najeriya na gudanar da wani taro na yini biyu don lalubo hanyar fitar da kasar daga cikin matsalar tattalin arzikin da ke addabar kasar sakamakon faduwar farashin mai.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaban kasar Muhammadu Buhari ya sake jaddada matsayin gwamnatinsa na hana shigar da abinci cikin kasar da kuma inganta harkar noma da samar da wutar lantarki.
Wakilinmu daga birnin Abuja Muhammad Kabir Yusuf na dauke da cikakken bayani a wannan rahoton da ya aiko mana.
Muhammad Kabir Yusuf
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu