Najeriya-Qatar
Buhari ya koka kan rashin dai-daituwar farashin man fetur a duniya
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bukaci kungiyar kasashe masu arzikin man fetur a duniya da ta dauki matakin dai-daita farashin inda yake cewa yadda ake sayar da man a yau ba abinda za’a amince da shi ba ne.
Wallafawa ranar:
Talla
Buhari ya shaidawa Sarkin Qatar Sheikh Tamim bin Hammad al Thani cewar yadda farashin man yake a yau ba abune da kasashen dake hakoshi za su yi zuba ido ba ne.
Shugaban na Najeriya ya bukaci hadin kai tsakanin kasashen dake cikin kungiyar OPEC da wadanda basa ciki dan daidaita farashin a duniya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu