Najeriya
Kotun koli ta yi watsi da bukatar Saraki
Kotun koli a Najeriya ta yi watsi da karan da Shugaban Majalisar Dattijai, Senata Bukola Saraki ya shigar gabanta, kan tuhumarsa da ake na kin bayyana kadarorinsa a lokacin da yake gwamnan Kwara.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Kotun ta bukaci Saraki da ya koma Kotun da'ar Ma'aikata domin amsa tuhumar da ake yi masa,
Saraki ya shigar da karar ne a kotun koli domin kalubalantar kotun daukaka kara da ta yi watsi da bukatun shi na yin watsi da shari’ar.
Saraki na fukantar caje-caje 13 kan rashin bayyana gaskiyar kadarorinsa a zamanin da yake gwamnan Kwara a shekarar 2003.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu