Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne game da dambarwar siyasar Jihar Kogi inda ake takaddama kan wanda zai gaji Prince Abubakar Audu na APC da ya rasu kafin kammala zaben Jihar. Shirin ya kuma leka siyasar Nijar.
Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne game da dambarwar siyasar Jihar Kogi inda ake takaddama kan wanda zai gaji Prince Abubakar Audu na APC da ya rasu kafin kammala zaben Jihar. Shirin ya kuma leka siyasar Nijar.