Dandalin Siyasa
Shirin dandalin Siyasa na wannan mako zai ci gaba kamar yadda ya saba, da tattaunawa kan siyasar Nijeria
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:58
a wannan mako Bashir Ibrahim Idris ya tattauna kan rashin ja gaba da ake ganin jam'iyar PDP mai adawa a Najeriya ke fuskanta, bayan da mulki ya subuce daga nannuta ya kuma fada a hannun jam'iyar APC. A sha sauraro lafiya