Isa ga babban shafi
Dandalin Siyasa

Shirin dandalin Siyasa na wannan mako zai ci gaba kamar yadda ya saba, da tattaunawa kan siyasar Nijeria

Wallafawa ranar:

a wannan mako Bashir Ibrahim Idris ya tattauna kan rashin ja gaba da ake ganin jam'iyar PDP mai adawa a Najeriya ke fuskanta, bayan da mulki ya subuce daga nannuta ya kuma fada a hannun jam'iyar APC.  A sha sauraro lafiya

Tutar jama'iyar PDP mai adawa a Najeriya
Tutar jama'iyar PDP mai adawa a Najeriya
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.