Najeriya
Rikicin Makiyaya da Manoma a Najeriya
Daya daga cikin matsalolin da sabuwar gwamnatin Najeriya ke fuskanta shine matsalar rikici tsakanin makiyaya da manoma, da kuma satar shanu wadda ke neman zama ruwan dare gama duniya.Bashir Ibrahim Idris ya hada mana rahoto kan kokarin da ake na shawo kan matsalar.
Wallafawa ranar:
Talla
Rikicin Makiyaya da Manoma a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu