Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Korafe korafe kan nade naden mukamai a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:24
Har yanzu yan Najeriya na cigaba da korafe korafe kan nade naden da shugaban kasar Muhammadu Buhari yayi, inda wasu ‘yan kasar musamman daga kudancin Najeriya ke cewa basu gamsu ba.
Talla
Wannan korafi bai tsaya kudancin Najeriya ba, har ma wasu Yan Arewacin kasar na bayyana damuwar su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu