Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Yau an cika Kwanaki 500 da sace ‘Yan matan Chibok
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:53
Shirin jin ra'ayoyin masu saurare na wannna ranar tare da Ramatu Garba Baba ya baiwa masu sauraren mu damar tsokaci ne cikar kwanaki 500 da kungiyar Boko Haram ta sace yaran mata makarantar Chibok dake Jihar Borno na Arewa maso gabashin Tarayyar Najeriya.