Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Kungiyar Boko Haram ta kara yawaita Hare haren ta'adanci a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:58
Kungiyar Boko haram ta zafafa kai hare haren nata ne a Jihohin Barno da Yobe inda ta kashe mutane sama da 200 a mako daya.Rahotanni sun ce mayakan sun kutsa kai Massalatai inda suka yayyanka musulmi masu ibadar watan Ramadan.Ga Umaymah Sani tareda masu saurare cikin shirin jin ra'ayyoyinku .