Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kungiyar Boko Haram ta kara yawaita Hare haren ta'adanci a Najeriya

Wallafawa ranar:

Kungiyar Boko haram ta zafafa kai hare haren nata ne a Jihohin Barno da Yobe inda ta kashe mutane sama da 200 a mako daya.Rahotanni sun ce mayakan sun kutsa kai Massalatai inda suka yayyanka musulmi masu ibadar  watan Ramadan.Ga Umaymah Sani tareda masu saurare cikin shirin jin ra'ayyoyinku .

Wani yankin da yan kungiyar Boko Haram suka kai hari a Maiduguri
Wani yankin da yan kungiyar Boko Haram suka kai hari a Maiduguri AFP PHOTO/STRINGER
Sauran kashi-kashi
  • 09:41
  • 10:17
  • 10:31
  • 10:19
  • 10:01
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.