Najeriya
Boko Haram: Dalibai sun fara karatu a Kwalejin gwamnati na Mubi.
Tun bayan kutsawar kungiyar boko haram garin mubi a bara, muhimman wurare ciki har da kwalejin kimiya na gwamnatin Tarayya suka kasance a rufe.To sai dai a kwanakin nan ne aka sake bude kwalejin har dalibai sun fara dawo wa domin ci gaba da karatunsu.Daga yola wakilin mu Kabiru Arayu ya aiko mana da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
An sake bude kwallejin kimiya Mubi dake Adamawa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu