Najeriya-Boko Haram
Boko Haram ta gurguntar da kasuwanci a Potiskum
Hare-haren da Mayakan Boko Haram ke kaiwa a garin Potiskum da ke Jihar Yobe, na barazanar ga ayyukan kasuwanci, baya ga sanadiyar rasa rayukan mutane da dama, wannan lamari ya sanya al’umma yankin ci gaba da kai kokensu domin kawo musu dauki. Bilyaminu Yusuf ya aiko mana da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Boko Haram ta gurguntar da kasuwanci a Potiskum
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu