Isa ga babban shafi
Najeriya-Boko Haram

Boko Haram ta gurguntar da kasuwanci a Potiskum

Hare-haren da Mayakan Boko Haram ke kaiwa a garin Potiskum da ke Jihar Yobe, na barazanar ga ayyukan kasuwanci, baya ga sanadiyar rasa rayukan mutane da dama, wannan lamari ya sanya al’umma yankin ci gaba da kai kokensu domin kawo musu dauki. Bilyaminu Yusuf ya aiko mana da Rahoto.

Mutane da ke kokarin tserewa hare haren Boko Haram
Mutane da ke kokarin tserewa hare haren Boko Haram REUTERS/Stringer
Talla

03:04

Boko Haram ta gurguntar da kasuwanci a Potiskum

Bilyaminu Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.