Rikici a Majalisun Tarayyar Najeriya, sakamakon yadda wasu 'yayan jam'iyyar APC mai mulkin kasar suka ki bin umurnin jam'iyyar na zaben wadanda ta tsayar takarar neman shugabancin Majalisun biyu.A cikin wannan shiri na Dandalin Siyasa, Bashir Ibrahim Idris ya yi mana dubi dangane da wannan badakala.