Isa ga babban shafi
Najeriya

Taron kasashen Tafkin Chadi kan Boko Haram

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya jagoranci taron shugabannin Kasashen da ke kewaye da tabkin Chadi a yunkurisu na kafa wata rudunar hadin gwiwa da za ta tunkari yaki da ‘yan kungiyar Boko Haram da ke barazana gaz aman lafiya a kasashen. Daga Abuja Karbi Yusuf ya aiko da Rahoto.

Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari.
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari. REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

01:40

Rahoto: Taron kasashen Tafkin Chadi kan Boko Haram

Kabir Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.