Najeriya
Taron kasashen Tafkin Chadi kan Boko Haram
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya jagoranci taron shugabannin Kasashen da ke kewaye da tabkin Chadi a yunkurisu na kafa wata rudunar hadin gwiwa da za ta tunkari yaki da ‘yan kungiyar Boko Haram da ke barazana gaz aman lafiya a kasashen. Daga Abuja Karbi Yusuf ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rahoto: Taron kasashen Tafkin Chadi kan Boko Haram
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu