Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna kan rikicin Jam'iyyar PDP da ta sha kaye a zaben 2015 a Najeriya. Shirin ya mayar da hankali game da murabus din shugaban PDP Ahmed Mu'azu.
Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna kan rikicin Jam'iyyar PDP da ta sha kaye a zaben 2015 a Najeriya. Shirin ya mayar da hankali game da murabus din shugaban PDP Ahmed Mu'azu.