Isa ga babban shafi
Dandalin Siyasa

Faduwar PDP a zaben Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Dandalin Siyasa ya yi nazari ne game da yadda Jam'iyyar PDP ta sha kaye a zaben Najeriya bayan ta shafe shekaru 16 tana shugabanci a kasar. Sannan shirin ya yi tsokaci akan nasarar da Janar Muhammadu Buhari ya samu.

Godsday Orubebe, Tsohon Ministan Niger Delta kuma wakilin PDP wanda ya nemi tayar da hargitsi a cibiyar tattara sakamakon zaben shugaban kasa
Godsday Orubebe, Tsohon Ministan Niger Delta kuma wakilin PDP wanda ya nemi tayar da hargitsi a cibiyar tattara sakamakon zaben shugaban kasa REUTERS
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.