Nijar
Mutanen Diffa suna tserewa zuwa Damagaram a Nijar
Yanzu Haka daruruwan mazauna garin Diffa a Jamhuriyar Nijar ne ke tserewa gidajensu zuwa Damagaram don kaucewa hare haren kungiyar Boko Haram. Wasu daga cikin wadanda suka samu isa Damagaram din sun shaidawa wakilin RFI Hausa Ibrahim Malam Tchillo halin da suka samu kansu a ciki.
Wallafawa ranar:
Talla
RAHOTO: Mutanen Diffa suna tserewa zuwa Damagaram a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu