Isa ga babban shafi
Nijar

Mutanen Diffa suna tserewa zuwa Damagaram a Nijar

Yanzu Haka daruruwan mazauna garin Diffa a Jamhuriyar Nijar ne ke tserewa gidajensu zuwa Damagaram don kaucewa hare haren kungiyar Boko Haram. Wasu daga cikin wadanda suka samu isa Damagaram din sun shaidawa wakilin RFI Hausa Ibrahim Malam Tchillo halin da suka samu kansu a ciki.

Mutanen Zinder a Jamhuriyyar Nijar
Mutanen Zinder a Jamhuriyyar Nijar TV5Monde
Talla

03:01

RAHOTO: Mutanen Diffa suna tserewa zuwa Damagaram a Nijar

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.