Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne akan dambarwar siyasa a Najeriya musamman zaben 2015 da kasar ke shirin gudanarwa a watan Fabrairu. Shirin ya mayar da hankali akan yakin neman zaben Shugaban kasa.
Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne akan dambarwar siyasa a Najeriya musamman zaben 2015 da kasar ke shirin gudanarwa a watan Fabrairu. Shirin ya mayar da hankali akan yakin neman zaben Shugaban kasa.