Isa ga babban shafi
Najeriya

Cutar Murar Tsuntsaye a Kano

Kimanin kaji dubu sittin ne hukumomin Jihar Kano suka bayyana cewa an kashe, sakamakon kamuwa da cutar murar tsuntsaye, kuma adadin kan iya karuwa lura da karuwar alkalumman daga daidaikun mutane, lamarin da kuma ke sa tsoro ga Al’umma akan yadda cutar ke saurin yaduwa ga bil'adama. Daga Kano Abubakar Isah Dandago ya aiko da rahoto.

Talla

03:05

Rahoto: Cutar Murar Tsuntsaye a Kano

Abubakar Issa Dandago

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.