Najeriya
Cutar Murar Tsuntsaye a Kano
Kimanin kaji dubu sittin ne hukumomin Jihar Kano suka bayyana cewa an kashe, sakamakon kamuwa da cutar murar tsuntsaye, kuma adadin kan iya karuwa lura da karuwar alkalumman daga daidaikun mutane, lamarin da kuma ke sa tsoro ga Al’umma akan yadda cutar ke saurin yaduwa ga bil'adama. Daga Kano Abubakar Isah Dandago ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Cutar Murar Tsuntsaye a Kano
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu