Najeriya
Matalauta sun karu a Najeriya
Alkalumman da ofishin Majalisar Dinkin Duniya mai kula da ci gaban kasashe ya fitar, ya bayyana cewa Sama da mutane Biliyan biyu da Miliyan biyu ne ke fama da talauci a kasashen duniya. Wakilin RFI Hausa a Abuja Muhammad Kabir Yusuf, ya yi dubi a game da rahoton yawan Matalauta a Najeriya da Bankin duniya ya fitar.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Matalauta sun karu a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu