Isa ga babban shafi
Najeriya

Matalauta sun karu a Najeriya

Alkalumman da ofishin Majalisar Dinkin Duniya mai kula da ci gaban kasashe ya fitar, ya bayyana cewa Sama da mutane Biliyan biyu da Miliyan biyu ne ke fama da talauci a kasashen duniya. Wakilin RFI Hausa a Abuja Muhammad Kabir Yusuf, ya yi dubi a game da rahoton yawan Matalauta a Najeriya da Bankin duniya ya fitar.

'Yan gudun hijira a kasar Jamhuriyar demokuradiyar Congo
'Yan gudun hijira a kasar Jamhuriyar demokuradiyar Congo Reuters
Talla

01:32

Rahoto: Matalauta sun karu a Najeriya

Kabir Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.