Isa ga babban shafi
Dandalin Siyasa

Dambarwar Siyasar Adamawa

Wallafawa ranar:

Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne game da dambarwar Siyasar Jihar Adamawa a Najeriya inda 'Yan Majalisar Jihar suka tsige Gwamna Murtala Nyako da ke takun-saka da Shugaba Jonathan bayan gwamnan ya canza sheka daga Jam'iyyar PDP zuwa APC mai adawa.

Gwamnan Jahar Adamawa Murtala Nyako
Gwamnan Jahar Adamawa Murtala Nyako Information Nigeria
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.