Najeriya
Yajin aikin Likitoci ya janyo hasara a Najeriya
A Najeriya mako guda bayan kauracewa asibitocin gwamnati, yanzu haka tasirin yajin aikin da likitoci kasar ke yi, na ci gaba da bayyana musamman a fannin tattalin arziki da yanayin zamantakewa. Daga Bauchi Shehu Saulawa ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Yajin aikin Likitoci ya janyo hasara a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu