Najeriya
Kusoshin Gwamnati zasu fara koyarwa a Bauchi
A karkashin wani sabon lalen ceto tabarbarewar ilimi, gwamnatin jihar Bauchin Najeriya, ta bullo da Dabtarin dokar da ke tilastawa kusoshin gwamnati ware akalla awa biyu kowanne mako, domin koyarwa a makarantun gaba da firamare. Wakilin mu Shehu Saulawa ya duba tasirin wannan dokar da kuma kalubale a Rahotonsa.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Kusoshin Gwamnati zasu fara koyarwa a Bauchi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu