Isa ga babban shafi
Nijar

Nijar ta tsaurara tsaro a iyakokinta da Najeriya

Domin karfafa tsaro kan iyakar Jamhuriyar Nijar da kuma tarayyar Najeriya, inda hukumomin tsaro a jihar Maradi da ke jamhuriyar Nijar na ci gaba da kafa wuraren bincike da gudanar da sintiri kan iyakokin da suka hada jihar da kuma wasu jihohi uku na Najeriya wato Sokoto, Zamfara da kuma katsina, kamar yadda za ku ji wannan rahoto da Salissou Issa ya aiko mana.

Jami'an tsaron Najeriya
Jami'an tsaron Najeriya AFP PHOTO / PIUS UTOMI EKPEI
Talla

02:59

Karfafa tsaro kan iyakokin Nijar da Najeriya

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.