Najeriya
Matsalar tsaro ya gurgunta tattalin arzikin arewacin Najeriya
Jahohi da dama ne na arewacin Najeriya suka samu komabaya a fannin tattalin arzikinsu tun lokacin da yankin ya samu kansa a cikin mawuyacin halin da ya ke ciki na lalacewar harkokin tsaro. Wakilin RFI Hausa daga Bauchi Muhammad Ibrahim, ya duba mana tasirin da matsalar ta yi kan sha’anin kasuwanci da harkokin walwala a yankin na arewa.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Matsalar tsaro ya gurgunta tattalin arzikin arewacin Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu