Shirin Ilimi Hasken Rayuwa, ya leka ne a jahar Sokoto, birnin Shehu, da ke yankin arewa maso yammacin Najeriya, kuma shirin ya kai ziyara ne a gidan Rediyon da wani mai suna Eng Abubakar Bello Asara ya kera mai cin karamin zango kuma ya ke yada shirye shiryensa a cikin Jahar. Shirin ya tattauna da hukumomin Najeriya akan tanadin doka dangane da wannan batu.
Talla
Hotunan na'urorin tashar Rediyo da Injiniya Abubakar Bello Asara ya samar a Jahar Sokoto a Najeriya
{{ scope.counterText }}
{{ scope.counterText }}
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu