Dandalin Siyasa
Martabar Mandela da Wasikar Obasanjo zuwa ga Jonathan
Wallafawa ranar:
Kunna - 21:49
Shirin Duniyarmu A yau ya tattauna ne tare da 'Yan Jaridu akan yadda aka girmama Mandela bayan ya mutu a ranar 5 ga watan Disemba. Shirin kuma ya tabo batun Wasikar da Olusegun Obasanjo ya aikawa Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan.