Isa ga babban shafi
Nijar

Ana nazarin soma atisayen Soji a Nijar

A daidai lokacin da ake shirin gudanar da wani atisayin hadin gwiwa tsakanin jami’an kasashen duniya daga Nahiyar Afirka da Turai da kuma Amurka a cikin wasu jihohi 4 da ke jamhuriyar Nijar, a ranar talata ne aka buda wani taro domin shirya wannan atisaye tsakanin manyan jami’an tsaron kasashe 16 a birnin Yamai. Wakiliyarmu Kubra Illo da ta halarci bikin buda taron ta aiko da Rahoto.

Ministan Tsaron Faransa  Jean-Yves Le Drian da Laurent Fabius na harakokin waje a lokacin da suka kai wa Shugaban Nijar Mahamadou Issoufou ziyara.
Ministan Tsaron Faransa Jean-Yves Le Drian da Laurent Fabius na harakokin waje a lokacin da suka kai wa Shugaban Nijar Mahamadou Issoufou ziyara. AFP/ECPAD
Talla

03:03

Rahoto: Ana nazarin soma atisayen Soji a Nijar

Kuboura ILLO

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.