Nigeria-Nijar-Kamaru
Kasashen da ke makwabtaka da Najeriya suna nazarin dakile Ta’addanci
Kasashen Benin da Kamaru da Nijar da Najeriya sun gudanar da wani taro a garin Abuja da Niyyar hada karfi da karfe wajen tunkarar ayyukan ta’adanci da masu fashi a ruwa a kasashen wakilii RFI Hausa a Fadar Shugaban Najeriya Mohammed Kabir Yusuf ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Kasashen da ke makwabtaka da Najeriya suna nazarin dakile Ta’addanci
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu