Isa ga babban shafi
Dandalin Siyasa

Matsalar ambaliyar ruwa a arewacin Najeriya

Wallafawa ranar:

Ambaliyar ruwa na ci gaba da yin ta'adi a sassa daban-daban na arewacin Najeriya.Wannan na zuwa ne duk kuwa da kashedin hukumar kula da yanayi ta NIMET ta yi, game da wannan batu tun a farkon shakara. Wannan shine abin da Bashir Ibrahim Idris dab akin shi, suka duba mana a cikin shirin na Duniyar Mu A Yau, na wannan mako, sai a biyo su, don jin shirin.A yi saurare lafiya. 

Wani Yanki da Ambaliyar Ruwa ta Shafa a Najeriya
Wani Yanki da Ambaliyar Ruwa ta Shafa a Najeriya
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.