Shirin Mata Mazari na wannan Sati yayi nazari ne kan dabi'ar Haihuwar Jarirai a saida a yankin Kudancin tarayyar Najeriya, da kuma yanda matsalar ta shafi al'adu da Addinan al'ummar tarayyar Najeriya.
Shirin Mata Mazari na wannan Sati yayi nazari ne kan dabi'ar Haihuwar Jarirai a saida a yankin Kudancin tarayyar Najeriya, da kuma yanda matsalar ta shafi al'adu da Addinan al'ummar tarayyar Najeriya.