Kamaru
Fashin Teku: ECOWAS da ECAS za su samar da dakaru
Shugabanin Kasashen Afrika ta Yamma, da Afrika ta Tsakiya, sun kammala taronsu a Yaoundé a kasar Kamaru, inda suka dauki kudirin kafa rundunar da za ta yi yaki da ‘Yan fashin teku. Daga zauren taron Kabir Yusuf ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu