Najeriya
Ado Bayero ya cika shekaru 50 a Masarautar Kano
An Kammala bukukuwan cika shekaru 50 da hawa karagar mulkin Sarkin Kano, Dr Ado Bayero, inda aka gudanar da addu’oi da kuma hawan Durba, wadda ta samu halartar dubban mutane daga kowanne sako na duniya. Cikin wadanda suka halarci bikin sun hada da mataimakin shugaban Najeriya, Namadi Sambo da Janar Muhammadu Buhari da Janar Abdulsalami Abubakar, da Mai Martaba Sarkin Musulmin Najeriya da Sarakuna daga ciki da wajen kasar. Wakilinmu Abubakar Issa Dandago
Wallafawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu