Najeriya
Gwamnonin arewa da 'Yan Majalisu sun yi maraba da kafa kwamitin yi wa Boko Haram Afuwa
Gwamnonin Jahohin Arewacin Najeriya da ‘Yan majalisarsu sun yi maraba da kafa kwamatin da shugaban Najeriya ya yi domin tsara hanyar da za’a bi wajen yi wa ‘Yan kungiyarJama’atu Ahli Sunnah Lid Da’awa da ake kira Boko Haram afuwa tare da kira ga ‘Yan kasa su ba kwamitin goyan baya don samun nasarar lamarin kamar yadda zaku ji a Rahoton Kabir Yusuf daga Abuja.
Wallafawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu