Bayan Matsin lamba daga shugabanni da Sarakuna, da malaman addini da kuma wasu masu fada aji a Najeriya, shugaban kasa Goodluck Jonathan ya “bada kai bori ya hau”, wajen sauya ra’ayinsa kan matakin matakin yi wa Kungiyar Jama’atu Ahlul Sunnah Lida’awati wal Jihad, da ake kira Boko Haram, Afuwa inda ya kafa kwamitin da zai bashi shawara akai. Shirin Duniyarmu A Yau ya duba wannan dambarwa da kuma fatar da ake da shi.