'Yan wasan Super Eagles na Najeriya suka lashe kofin Afrika karo na uku bayan doke 'Yan wasan Stallions na Burkina Faso ci 1-0 a wasan karshe da aka gudanar a kasar Afrika ta Kudu. Shirin Duniyarmu A Yau ya tattauna ne game da gasar cin Kofin Afrika da aka gudanar karo na 29.