Najeriya
Wasu Jahohin Arewacin Najeriya sun mayar da Martani akan suna fama da Talauci
Wasu Gwamnonin Jahohin Arewacin Najeriya sun mayar da Martani game da Rahoton hukumar Kididdiga wanda ya bayyana cewar suna fama da fatara da talauci kamar yadda Rahoton yace Jahohin Sokoto da Katsina da Gombe su ne a sahun gaba. Sai dai kuma Gwamnan Jahar Gombe Alh. Ibrahim Dankwambo ya karyata Rahoton kamar yadda za ku ji a Rahoton Shehu Saulawa daga Bauchi.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoton Shehu Saulawa game da Talauci a Arewacin Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu