Bakonmu a Yau
'Yan Nigeria sun yaba da kirkirar sabbin jami'o'i a kasar
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:59
A Nigeria, al’ummar jihohin Zamfara, Kebbi da Yobe na ci gaba da yaba kokarin gwamnatin taraiyyar kasar, na kirkirar sabbin jami’oi a jihohin nasu.Cikin tattaunawar da muka yi, Sanana Abubakar Atiku Bagudu, dan majalisar Dattiijan kasar, mai wakiltar mazabar Kebbi ta tsakiya, ya ce wannan matakin na matsayin cikon alkawarin da gwamnatin tarayar kasar ta dauka a baya.