Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Ministan yada labaran Najeriya, Labaran Maku

Wallafawa ranar:

Majalisar zartaswar Najeriya ta kammala zamanta na bana, inda zaman Majalisar ya mayar da hankali kan jimamin hadarin jirgin saman da ya yi sanadiyar mutuwar tsohon Gwamnan Kaduna, Patrick Ibrahim Yakowa da tsohon mai bai wa shugaban kasar shawara a fannin tsaro Janar Andrew Azazi. Ministan yada labaran kasar Labaran ya yi wa RFI bayanin jimamin Gwamnati.

Labaran Maku Ministan Yada labaran Najeriya a Gwamnatin Jonathan
Labaran Maku Ministan Yada labaran Najeriya a Gwamnatin Jonathan
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.