Saudiya
Hulda da Hausawa ya sa Larabawa lakantar Harshen Hausa a Saudiya
Harshen Hausa Harshe ne da ya samu bunkasa tsakanin harsunan da a ke magana da su a kasashen Afrika. A cikin Rahoton Salisu Issa daga Saudiya, za ku ji wasu Larabawa da ke magana da harshen Hausa domin huldar kasuwanci da Hausawa masu aikin Hajji a kasar Saudi Arebiya.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:43