Najeriya
Za'a takaita gudanar da hawan Durbar a Bauchi
A Jahar Bauchin tarayyar Najeriya ana tayar da jijiyoyin wuya kan wata dokar Majalisa da ke neman takaita hawan DURBAR a lokuttan buki ko nadin sarauta. Wakilin mu Shehu Saulawa ya duba wannan dokar da kuma matsalolin da ke tasowa wajen aiwatar da ita, ga kuma rahoton sa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:50