Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Tattaunawa akan ambaliyar ruwa da aka samu a wasu yankunan kasashen Najeriya da kuma Jamhuriyar Niger
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:54
Shirin Ra'ayoyin masu sauraro ya karkata ne kan tattaunawa akan bala'in ambaliyar ruwa da su ka sami wasu yankunan Tarayyar Najeriya da kuma Jamhuriyar Niger.