Isa ga babban shafi
Lafiya Jari ce

An kaddamar da shirin baiwa marasa lafiya gudunmawar jini a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Lafiya Jari Ce na wannan mako, yayi tattaki zuwa babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, inda aka kaddamar da wani shirin bada gudunmawar jini ga marasa lafiya, saboda karancinsa ko tsada da ake fuskanta a sassan Najeriya, matsalar da tafi shafar talakawa marasa karfi.

Masana lafiya da sauran masu ruwa da tsaki, sun soma kokarin saukaka baiwa marasa lafiya gudunmawar jini a tarayyar Najeriya.
Masana lafiya da sauran masu ruwa da tsaki, sun soma kokarin saukaka baiwa marasa lafiya gudunmawar jini a tarayyar Najeriya. Reuters
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.