Lafiya Jari ce
An kaddamar da shirin baiwa marasa lafiya gudunmawar jini a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:03
Shirin Lafiya Jari Ce na wannan mako, yayi tattaki zuwa babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, inda aka kaddamar da wani shirin bada gudunmawar jini ga marasa lafiya, saboda karancinsa ko tsada da ake fuskanta a sassan Najeriya, matsalar da tafi shafar talakawa marasa karfi.