Isa ga babban shafi
Lafiya Jari ce

Dabi'un da ke haddasa yaduwar Cutar Koda a wasu jihohin Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin 'Lafiya Jari Ce' na wannan makon, ya tattauna da masu ruwa da tsaki a fannin lafiya, kan wani binciken masana lafiya da ya yi gargadin cewa cutar koda na neman zama babbar barazana a wasu jihohin arewacin Najeriya guda hudu.

Cutar koda na barazana a wasu jihohin Najeriya.
Cutar koda na barazana a wasu jihohin Najeriya. Centers for Disease Control and Prevention
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.